A Jamhuriyar Nijar gwamnatin kasar ce ta yi watsi da wasu shawarwarin da kawancen 'yan adawar kasar ya gabatar mata a wani yunkuri na hawa kan teburin shawara don tattauna matsalolin siyasar kasar da suka barke bayan zabubbukan da suka gudana.
Daukacin 'yan majalisa da aka zaba karkashin jam'iyyun adawar Nijar sun ki halartar bikin girka sabuwar majalisar dokoki da ya gudana a babban birnin kasar wato Yamai. (24.03.2016)
Wakilin sakataren Majalisar Dunkin Duniya Mohamed Ibn Chambas ya gana da bangarorin siyasar Nijar a wani mataki na samar da masalaha a rikicin siyasar kasar. (22.03.2016)
Mahamadou Issoufou ya ce a kwai bukatar hadin kan 'yan adawa wajen ciyar da kasar gaba a fannoni na tattalin arziki da zaman takewa. (23.03.2016)
Da safiyar wannan Talatar ce kotun daukaka kara a birnin ta amince da yi wa Hama Amadou sakin talala. (29.03.2016)
Martani kan sakamakon zaben Nijar zagaye na byiu, da ya nunar da cewar Shugaba Mahamadou Issoufou ne ya lashe zaben. (23.03.2016)
Martani kan sakamakon zaben Nijar zagaye na byiu, da ya nunar da cewar Shugaba Mahamadou Issoufou ne ya lashe zaben.
Mahamadou Issoufou ya ce a kwai bukatar hadin kan 'yan adawa wajen ciyar da kasar gaba a fannoni na tattalin arziki da zaman takewa.
Daukacin 'yan majalisa da aka zaba karkashin jam'iyyun adawar Nijar sun ki halartar bikin girka sabuwar majalisar dokoki da ya gudana a babban birnin kasar wato Yamai.
Hanyoyin inganta rayuwarka